ha_tq/jhn/12/25.md

305 B

Menene Yesu ya ce zai faru da wanda ya ƙaunaci ransa da kuma wanda ya ƙi ransa a wannan duniya?

Yesu ya ce duk wanda yake son ransa, zai rasa shi, amma wanda ba ya son ransa a duniyan nan za ya kiyaye shi domin rayuwa ta har abada.

Menene na faru idan mutum bauta wa Yesu?

Uban zai ɗaukaka shi.