ha_tq/jhn/10/14.md

251 B

Yesu ya na da wani garken tumaki ne, idan haka ne, menene zai faru da su?

Yesu ya ce yana da waɗansu tumaki waɗanda ba na wannan garken ba. Waɗannan, kuma, ɗole ya kawo su, su ma za su ji muryasa domin za su zama garke ɗaya da makiyayi ɗaya.