ha_tq/jhn/08/17.md

211 B

Yaya ne Yesu ya tsaya akan shaidarsa da cewa gaskiya ne?

Yesu ya faɗa cewa a cikin dokarsu an rubuta cewa shaidar mutum biyu gaskiya ce. Ni ne na ke shaidar kaina, kuma Uba wanda ya aiko ni ya na shaida ta.