ha_tq/jhn/01/22.md

206 B

Yahaya ya ce shi wanene a loƙacin da firistoci da Lawiyawa daga Urushalima sun tambaye shi?

Yace, "Ni murya ne, da ke kira cikin jeji, 'Ku daidaita hanyar Ubangiji,' kamar yadda annabi Ishaya ya fada."