ha_tq/jer/51/50.md

231 B

Menene Irmiya ya gaya wa mutanen Isra'ilawa su yi?

Su fita daga Babila, su gudu zuwa Urushalima, wurin yahweh.

Menene Isra'ilawa suka ji game da Yahweh?

Sun ji da cewa baƙi sun shiga cikin wuri mafi tsraki na gidan Yahweh.