ha_tq/jer/44/11.md

210 B

Menene Yahweh ya ce zai faru da mutanen da su ka je Masar?

Yahweh ya ce zai fa fuskar sa a kak su ya kawo masu masifa ya hallakar da su kamar yadda ya hallakar da Urushalima: da takobi yunwa da kuma bala'i.