437 B
437 B
Menene Kaldiyawa (Babilawa)suka yi da gidaje da bangon Urushalima?
Sun kokone su.
Wanene Nebukadnezar ya kai bauta?
Ya kai sauran mutanen da su ka rage a birnin bautada mutanen da su ka kaura zuwa Kaldiyawa.
Wanne mutanen ne Nebukadnezar ya bari su zauna a Yahuda?
ya bar talakoki mutanen su zauna a birnin.
Menene Nabukadnezar ya bawa mutanen da su ka rage?
Nebuzaradan ya ba su harabai da fili wa mutanen da su ka rage.