ha_tq/jer/39/04.md

264 B

Menene Zedakiya da dukkan ma yaƙan sa su ka yi sa'anda su ka ga shugabanen sarkin babila a kofar tsakiya?

Sun gudu da dare daga birnin.

Menene sojojin Kaldiyawa (Babilawan) suka yi sa'anda su hadu da Zedakiya?

Sun kama she su kawo she wurin Nebukadnezzar.