ha_tq/jer/38/01.md

251 B

Menene zai faru da mutanen da suke zaune a birnin?

Za su mutu da takobi, yunwa da bala'i.

Ta yaya mutane za su zauna da rai?

Za su zauna da rai idan suka je wurin Kaldiyawa.

Menene zai faru da birnin?

Kaldiyawan (Babilawa) za su karɓe ta.