ha_tq/jer/11/14.md

253 B

Don me ya sa Yahweh ya umurci Irmiya kada ya yi wa mutanen adu'a?

Ka da ya yi adu'a saboda Yahweh bazai amsa ba.

Dn me ya sa hadayar mutanene ba zai taimake su ba?

Hadayar su bazai karɓi su ba saboda sun yi mugunta kuma su na farin ciki da shi.