ha_tq/jer/07/05.md

308 B

Menene mutanen za su yi domin Yahweh ya bar su su zauna a ƙasar?

Sai sun gyara hanyar su su kuma aikata abu mai kyau da yin gaskiya.

Menene mutanen za su yi idan suna so Yahweh ya bar su su zauna a ƙasar?

idan ba ku zalunci gajiyayo ko ku kashe wanda ba su san komai ba ko kuma bautawa wasu alloli.