ha_tq/jdg/21/01.md

238 B

Menene ya sa mutanen Israila suka damu da ce wa ƙabilar su ɗaya za ta ɓata?

Mutanen Israila sun damu cewa ɗaya daga cikin ƙabilan su za ta ɓata saboda sun yi alƙawari da ce wa baza su ba da 'yan matansu ga mutanen Bilyaminu ba.