ha_tq/jdg/11/12.md

210 B

Menene yasa mutanen Ammon suka zo da ƙarfi don su ƙwace ƙasar Israila?

Mutanen Ammon sun zo da ƙarfi don su ƙwace ƙasar Israila saboda lokacin da Israila suka fita daga Masar, sun ƙwace ƙasar Ammon.