ha_tq/jdg/09/22.md

229 B

Menene yasa Allah ya sa mugun ruhu a tsakanin Abimalek da kuma shugabannin Shekem?

Allah ya yi haka ne domin a rama muguntar da aka yi a kan 'ya'yan Yeru Ba'al su saba'in, aka kuma lissafta muguntar a kan Abimelek dan'uwansu.