ha_tq/jdg/01/25.md

236 B

Menene ya faru da ya faru da mutumin da ya nuna wa yan leƙen asirin daga gidan Yusufu hanya zuwa Bethel?

Masu leƙen asirin sun bar shi da iyalinsa suka tafi kuma mutumi ya je ƙasar Hitiyawa ya gina birni ya kuma sama sa suna Luz.