ha_tq/isa/51/17.md

236 B

menene Yerusalem ta sha dga hannun Yahweh?

Ta sha kwanon fushin Yahweh; sun sha dago- dago daga ƙoƙon tangadi.

Wanene cikin ƴan mazan Yerusalem aka haife shi ya rike ta?

Babu wani a cikin ƴaƴan mazan da ta haifa ya rike ta.