ha_tq/isa/26/05.md

200 B

Menene zai faru da waɖanda suke zama cikin girman kai; tsararen birni?

Yahweh zai ƙasaƙantar da su; zai rushe tsararen birnin zuwa turbaya. Fakirai da matalauta za su tattake shi da ƙafafunsu.