ha_tq/isa/02/09.md

345 B

Don me gidan Yakubu sun shiga wurare masu duwatsu kuma suka ɓuya a ƙarkashin ƙura?

Za su ɓuya domin razanar Yahweh da ɗaukakar ikonsa.

Wanene za a ɖaukaka a wannan rana?

Yahweh ne kadai za a ɗaukaka a wannan rana.

Menene zai faru da kallom girman kan mutum da fahariyar mutane?

Za a ƙasaƙantar da shi a sake mai da shi kasa.