ha_tq/hab/01/05.md

249 B

Menene Yahweh ya faɗa wa Habakkuk cewa zai gani a loƙacinsa?

Yahweh ya ce Habakkuk zai gan Kaldiyawa su ratsa cikin ƙasar don su ƙwace wurare da ba nasu ba.

Wane irin mutane ne Kaldiyawa?

Kaldiyawan su na da ban razana da kuma ban tsoro.