ha_tq/gen/48/19.md

284 B

Don menene Isra'ila ya ƙi canza inda hannunsa yake akan 'ya'yan Yosef?

Isra'ila ya ƙi domin ƙaramin zai fi babban.

Wane albarka ne Isra'ila ya ce mutanensa zasu furta?

Isra'ila ya ce mutanensa zasu furta albarkan, "Bari Allah ya mai da ku kamar Ifraimu kamar kuma Manasse."