ha_tq/gen/46/01.md

287 B

Menene Isra'ila yayi a Biyasheba?

Isra'ila ya miƙa hadayu ga Allah na mahaifinsa Ishaku.

Wane alkawari ne Allah yayi wa Isra'ila a Biyasheba?

Allah yayi wa Isra'ila alkawari cewa zai maida shi babbar al'umma, zai sake hawro da Isra'ila kuma Yosef zai rufe idanunshi da hannunsa.