ha_tq/gen/45/16.md

235 B

Yaya ne Fir'auna yayi sa'adda a ya ji cewa 'yan'uwan Yosef sun zo Masar?

Abin ya gamshi Fir'auna da bayinsa sosai, ya kuma ce wa Yosef, ya ce wa 'yan'uwansa, su ɗauko mahaifinsu da gidansu dukka su kuma zo su zauna a ƙasar Masar.