ha_tq/gen/44/08.md

366 B

Menene 'yan'uwan suka rantse cewa za su yi idan ḍaya daga cikinsu ya saci kofin Yosef?

'Yan'uwan sun faɗa cewa wanda aka same shi da kofin zai mutu kuma sauran zasu zama bayi.

Wane hukunci ne ma'aikacin ya ce zai bukaci idan an sãta kofin?

Ma'aikacin ya faɗa cewa wanda aka same shi da kofin a wurinsa zai zama bawansa, kuma sauran zasu fita daga zargi.