ha_tq/gen/44/03.md

259 B

A takaice, menene Yosef ya faɗa wa ma'aikacinsa ya ce ma 'yan'uwansa sa'adda ya bi bayan mutanen, idan kuma ya sha kansu?

Yosef ya faɗa wa ma'aikacinsa cewa ya tambaye dalilin da suka maida mugunta domin nagarta ya kuma yi zargin su da sata kofin Yosef.