ha_tq/gen/41/55.md

264 B

Menene Yosef yayi sa'adda mutanen Masar suka yi kuka ga Fir'auna don abinci?

Yosef ya buɗe dukkan gidajen ajiya ya sayar da abinci wa Masarawa.

Wanene suka zo Masar domin sayan abinci daga Yosef?

Dukkan duniya na zuwa Masar su sayi hatsi daga wurin Yosef.