ha_tq/gen/33/09.md

331 B

Menene Isuwa ya gaya wa Yakubu ya yi da ƙyautar da ya aika masa?

Isuwa ya ce ma Yakubu ya bar shi wa kansa tunda ya na da isassu.

Wane dalilai biyu ne Yakubu ya ba wa Isuwa don ya ƙarbi ƙyautarsa?

Yakubu ya faɗa cewa saboda Allah ya aiwatar da alheri zuwa gare shi, saboda kuma ya na da isassu, Esuwa ya karɓi ƙyauta.