ha_tq/gen/22/11.md

251 B

Sa'adda Ibrahim ya ɗauke wuka a hannunsa, menene mala'ikar Yahweh ya faɗa masa?

Mala'ikar Yahweh ya ce wa Ibrahim kada ya cutar da Ishaku.

Menene mala'ikar ya ce ya sani game da Ibrahim?

Mala'ikar ya faɗa cewa ya san Ibrahim na tsoron Allah