ha_tq/gen/22/07.md

260 B

Wane tambaya ne Ishaku ya yi wa Ibrahim sa'adda suke tafiya tare?

Ishaku ya tambaye Ibrahim cewa, "Ina ɗan ragon baikon ƙonawa?"

Ya ya ne Ibrahim ya amsa tambayar Ishaku?

Ibrahim ya faɗa cewa Allah da kansa zai tanada ɗan rago domin baikon ƙonawa.