ha_tq/gen/22/01.md

260 B

Wane jarabawa ne Allah yayi wa Ibrahim?

Allah ya faɗa wa Ibrahim ya tafi ƙasar Moriyah ya kuma miƙa Ishaku a matsayin baiko na ƙonawa.

Ya ya ne Ibrahim ya amsa umarnin Allah?

Ibrahim ya tashi da asuba ya kama hanyarsa zuwa inda Allah ya faɗa masa.