Menene Ibrahim ya faɗa game da Saratu sa'adda yake zama a Gerar?
Ibrahim ya faɗa cewa Saratu 'yar'uwarta ce.
Menene Allah ya faɗa wa Abimelek bayan ya ɗauki Saratu?
Allah ya zo wurin Abimelek a mafarki, ya faɗa masa cewa shi mataccen mutum ne saboda ya ɗauke matar mutumin ce.