ha_tq/gen/20/01.md

290 B

Menene Ibrahim ya faɗa game da Saratu sa'adda yake zama a Gerar?

Ibrahim ya faɗa cewa Saratu 'yar'uwarta ce.

Menene Allah ya faɗa wa Abimelek bayan ya ɗauki Saratu?

Allah ya zo wurin Abimelek a mafarki, ya faɗa masa cewa shi mataccen mutum ne saboda ya ɗauke matar mutumin ce.