ha_tq/gen/17/19.md

394 B

Menene Allah ya ce ɗole Ibrahim ya sa wa sunar ɗan da zai fito daga Saratu?

Allah ya faɗa wa Ibrahim cewa ɗole ne sa wa ɗan suna Ishaku.

Menene Allah ya ce zai kafa da Ishaku?

Allah ya ce zai kafa alkawarinsa da Ishaku.

Wane alkawari ne Allah yayi game da Ishaku?

Allah yayi alkawari cewa zai ruɓanɓaya Isma'ila ya kuma wadatar da shi sosai ya kuma maishe shi babban al'umma.