ha_tq/gen/16/11.md

268 B

Don menene an ce wa Hajara ta sa wa ɗan ta suna Isma'ila?

An ce wa Hajara ta sa wa ɗan ta suna Isma'ila domin Yahweh ya ji ƙuncinta.

Yaya ne Isma'ila zai yi wa sauran mutane?

Isma'ila zai yi magaftaka da dukkan mutane, zai kuma zauna a ware da 'yan,uwansa."