ha_tq/gen/16/05.md

356 B

Wane ƙara ne Saratu ta kawo wa Ibram kuma yaya ne Ibram ya amsa?

Saratu ta kawo wa Ibram ƙaran cewa laifin shi ne da Hajara ta wulakanta ta, kuma Ibram ya ce wa Saratu ta yi wa Hajara abin da ta gan ya gamshe ta da.

Yaya ne Saratu ta yi wa Hajara bayan da ta haifu, kuma menene Hajara ta yi?

Saratu ta takura mata sosai, sai ta gudu daga gare ta.