ha_tq/ezk/24/25.md

296 B

Me Yahweh yace zai faru a ranar da za a kwace haikalin?

Yahweh yace a ranar da aka kwace haikali ɗan gudun hijira zai kawo ma Ezekiyel labarin.

A ranar da za a kwace haikalin me mutanen Yerusalem zasu sani?

A ranar da aka kwace haikalin mutanen Yerusalem zasu sani Ubangiji shine Yahweh.