ha_tq/deu/26/01.md

220 B

Menene tilas Mutanen Isra'ila za su yi idan suka mallake ƙasar da Yahweh ya basu?

Mutanen Isra'ila dole su ɗiɓa nunan farinsu na ƙasar a cikin kwando sai su je wurin da Yahweh ya zaɓa a matsayin wuri mai tsarki.