ha_tq/deu/25/09.md

248 B

Wane hukunci Yahweh ya ba wa mutanen Isra'ila idan mutum ya ki ya ɗauke matar ɗan'uwansa?

Matar ɗan'war a gaban dattawa za ta cire takalmansa, ta tofa masa miyau, ta ce masa wannan shi ne abin da ake yi wa wanda yaƙi gina gidan ɗan'uwansa.