ha_tq/deu/22/18.md

216 B

Menene zai faru da mutum idan ya ba da mumunar shaida akan matarsa?

Dattawan birnin za su hukunta shi ta wurin yi masa tarar awo ɗari na azurfa wadda za a ba wa mahaifin yarinyar, kuma mutumin ba zai kare ta ba.