ha_tq/deu/21/10.md

397 B

Menene Musa ya gaya wa mutanen Isra'ila su yi idan suka fito su yi yaki da maƙiyinsu kuma Yahweh Allahnsu ya ba su nasara?

Aka gaya masu su ɗauke maƙiyinsu a matsayin bayi.

Ta yaya mutumin Isra'ilawa zai amsa wa macen da aka ɗauke ta baiwa?

Idan mutum ya ga kyakkyawar mace wadda ya ke so ya ɖauka a matsayin matarsa, zai kawo ta gidansa inda za ta aske kanta ta kuma yanke farshenta.