ha_tq/deu/08/13.md

201 B

Menene mutanen za su iya manta da Yahweh da ya fito da su daga Masar?

Idan garkunansu da shanunsu suka ƙaru, kuma azurfa da zinariyarsu suka ƙaru, zuciyar su za ta kumbura har su manta da Yahweh.