ha_tq/deu/05/15.md

183 B

Menene ya sa Yahweh ya umarcesu su kiyaye ranar Asabanci?

Yana son ya su tuna cewa su ba'i a ƙasar Masar kuma Allah ya fito da su ta wurin hannu mai ƙarfi da miƙaƙƙen damtse.