ha_tq/act/15/07.md

216 B

Menene Bulus ya fadi cewa Allah ya riga ya bada kuma ya riga yayi zuwa ga al'ummai?

Bulus ya fadi cewa Allah ya riga ya ba wa A'ummai Ruhu Mai Tsarki kuma ya riga ya maida zuciyarsu da tsabta ta wurin bangaskiya.