ha_tq/act/11/01.md

297 B

Wane labari ne manzannin da 'yan'uwa a Yahudawa sun ji?

Manzannin da 'yan'uwa a Yahudawa sun ji cewa al'ummai ma sun same maganar Allah.

Wane zargi ne wande rukunin masu kaciya a Urushalima sun rike akan Bitrus?

Wanda suna rukunin masu kaciya sun yi zargi Bitrus ma cin abinci da al'ummai.