ha_tq/act/06/12.md

303 B

Menene zargin da shaidu masu karya sun yi a kan Istafanas zuwa majalisan?

Shaidu masu karya sun yi da'awa cewa Istafanas ya ce Yesu zai halakar da wurin kuma ya canza kwastan na Musa.

A lokacin da majalisan sun dubi Istafanas, menene sun gani?

Sun gan cewa fuskarsa na nan kamar fuskar mala'ika.