ha_tq/act/01/01.md

233 B

Zuwa ga wanene Luka ya rubuta wannan littafin?

Luka ya rubuta wannan littafin zuwa ga Tiyofalas.

Menene Yesu ya yi na ranar arba'in bayan wahalan shi?

Yesu ya bayyana da rai ma almajiran sa, yana ce abubuwa akan mulkin Allah.