ha_tq/2sa/20/06.md

231 B

Ta yaya ne Dauda ya amsa wa ruhoton da mutanen Israila sun guje shi sun bi Sheba?

Dauda ya amsa yace ya bada umurni ga Abishai da ya ɗauki sojojin Dauda ya bi bayan Sheba kafin samun birane ma su ganuwa ya ɓace mana da gani.'