ha_tq/2sa/11/21.md

198 B

Menene Yowab ya ce manzon sa ya faɗawa Dauda idan ya yi fushi da labari game da yaƙin?

Yowa ya ce ma ɗan saƙon idan Dauda ya fusata to ka amsa masa,da cewa " bawanka Yuriya Bahitte ya mutu."