ha_tq/2sa/03/35.md

213 B

Lokacin da mutanen suka zo su sa Dauda ya ci abinci tun da sauran rana, menene Dauda ya rantse?

Dauda ya rantse "'Bari Allah ya hukunta ni, ya kuma ƙara yi, idan na ci abinci ko wani abu kafin rana ta faɗi."