ha_tq/2ki/25/06.md

200 B

Menene ya faru da Zedekiya bayan da aka yanka 'ya'yansa ?

Bayan da aka yanka 'ya'yan Zedekiya, kaldiyawa suka cire idanunsa, suka kuma daure shi da sarkar jan karfe suka kuma kawo shi zuwa Babbila