ha_tq/2ki/05/11.md

221 B

T yaya ne Na'aman ya yi tunanin Elisha zai warkar da shi?

Na'aman ya yi tunanin cewa Elisha zai fito ya tsaya a gabansa ya kira sunan Yahweh Allahnsa, sa'anan ya kaɗa hannunsa a kan wurin sai ciwon kuturtar ya warke.