ha_tq/2co/01/01.md

225 B

Ga wanene a ka rubuto wannan wasiƙar?

An rubuto zuwa ga Ikilisiyar Allah da ke a Koronti, da kuma dukan 'yan'uwa da ke yankin kasar Akaya.

Wanene ya rubuto wannan wasikar?

Bulus da Timoti ne sun rubuto wannan wasika.